Suratu Al-Qiyaama القيامة
Ayoyi 40 · Makka · tsarin saukarwa 31
بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَٰنِ ٱلرَّحِيمِ لَآ أُقْسِمُ بِيَوْمِ ٱلْقِيَٰمَةِ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiBã sai Nã yi rantsuwa[1] da Rãnar ¡iyãma ba.
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
وَلَآ أُقْسِمُ بِٱلنَّفْسِ ٱللَّوَّامَةِ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiBã sai Nã yi rantsuwa da rai mai yawan zargin[1] kansa ba.
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
أَيَحْسَبُ ٱلْإِنسَٰنُ أَلَّن نَّجْمَعَ عِظَامَهُۥ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiSin, mutum yana zaton cẽwa bã zã Mu tãra ƙasusuwansa ba?
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
بَلَىٰ قَٰدِرِينَ عَلَىٰٓ أَن نُّسَوِّىَ بَنَانَهُۥ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiNa'am! Mãsu ĩkon yi Muke a kan Mu daidaita gaɓõɓin yãtsunsa.
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
بَلْ يُرِيدُ ٱلْإِنسَٰنُ لِيَفْجُرَ أَمَامَهُۥ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiBa haka ba! Mutum so yake, ya yi fãjirci, ya ƙaryata abin da yake a gabansa.
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
يَسْـَٔلُ أَيَّانَ يَوْمُ ٱلْقِيَٰمَةِ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiYanã tambaya: "Yaushe ne Rãnar ¡iyãma?"
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
فَإِذَا بَرِقَ ٱلْبَصَرُ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiTo, idan gani ya ɗimauta (ya yi ƙyalli).
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
وَخَسَفَ ٱلْقَمَرُ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiKuma, watã ya yi husũfi (haskensa ya dushe).
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
وَجُمِعَ ٱلشَّمْسُ وَٱلْقَمَرُ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiAka tãra rãnã da watã
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
يَقُولُ ٱلْإِنسَٰنُ يَوْمَئِذٍ أَيْنَ ٱلْمَفَرُّ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiMutum zai ce a rãn nan "Ina wurin gudu?"
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
كَلَّا لَا وَزَرَ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiA'aha! bãbu mafaka.
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
إِلَىٰ رَبِّكَ يَوْمَئِذٍ ٱلْمُسْتَقَرُّ
Hausa Translation - Abu Bakr Jumizuwa ga Ubangijinka wurin tabbata, a rãnar nan, yake.
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
يُنَبَّؤُا۟ ٱلْإِنسَٰنُ يَوْمَئِذٍۭ بِمَا قَدَّمَ وَأَخَّرَ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiAna gayã wa mutum, a rãnar nan, abin da ya gabatar da wanda ya jinkirtar.
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
بَلِ ٱلْإِنسَٰنُ عَلَىٰ نَفْسِهِۦ بَصِيرَةٌ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiBa haka ba! Mutum, ga abin da ya shafi kansa, masani ne.
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
وَلَوْ أَلْقَىٰ مَعَاذِيرَهُۥ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiKuma ko da yã jẽfa uzurorinsa (bã zã a saurãre shi ba).
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
لَا تُحَرِّكْ بِهِۦ لِسَانَكَ لِتَعْجَلَ بِهِۦٓ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiKada ka mõtsar[1] da harshenka game da shi dõmin ka yi gaugãwar riƙe shi (Alƙur'ãni).
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
إِنَّ عَلَيْنَا جَمْعَهُۥ وَقُرْءَانَهُۥ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiLalle ne, wãjibi ne a gare Mu, Mu tãra shi. Mu (tsare maka) karãtunsa.
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
فَإِذَا قَرَأْنَٰهُ فَٱتَّبِعْ قُرْءَانَهُۥ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiTo idan Muka karanta shi sai ka bi karatunsa.
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
ثُمَّ إِنَّ عَلَيْنَا بَيَانَهُۥ
Hausa Translation - Abu Bakr Jumisa'an nan, lalle wãjibi ne a gare Mu, bayãninsa.
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
كَلَّا بَلْ تُحِبُّونَ ٱلْعَاجِلَةَ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiA'aha! Bã haka ba kunã son mai gaugawar nan (duniya) ne.
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
وَتَذَرُونَ ٱلْـَٔاخِرَةَ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiKunã barin ta ƙarshen (Lãhira).
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
وُجُوهٌ يَوْمَئِذٍ نَّاضِرَةٌ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiWasu huskõki, a rãnar nan, mãsu annuri ne.
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
إِلَىٰ رَبِّهَا نَاظِرَةٌ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiZuwa ga Ubangijinsu mãsu kallo ne.
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
وَوُجُوهٌ يَوْمَئِذٍۭ بَاسِرَةٌ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiWasu huskõki, a rãnar nan, mãsu gintsẽwa ne.
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
تَظُنُّ أَن يُفْعَلَ بِهَا فَاقِرَةٌ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiSunã zaton a sako musu masĩfa mai karya tsatso.
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
كَلَّآ إِذَا بَلَغَتِ ٱلتَّرَاقِىَ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiA'aha! Iadan (rai) ya kai ga karankarmai.
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
وَقِيلَ مَنْ رَاقٍ
Hausa Translation - Abu Bakr Jumikuma aka ce: "Wãne ne mai tawada?"
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
وَظَنَّ أَنَّهُ ٱلْفِرَاقُ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiKuma ya tabbata cẽwa rabuwa dai ce.
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
وَٱلْتَفَّتِ ٱلسَّاقُ بِٱلسَّاقِ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiKuma ƙwabri ya lauye da wani ƙwabri.
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
إِلَىٰ رَبِّكَ يَوْمَئِذٍ ٱلْمَسَاقُ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiZuwa ga Ubangijinka, a rãnar nan, magargaɗa[1] take.
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
فَلَا صَدَّقَ وَلَا صَلَّىٰ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiTo, bai gaskatã ba, kuma bai yi salla ba!
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
وَلَٰكِن كَذَّبَ وَتَوَلَّىٰ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiAmma dai ya ƙaryata, kuma ya jũya baya!
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
ثُمَّ ذَهَبَ إِلَىٰٓ أَهْلِهِۦ يَتَمَطَّىٰٓ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiSa'an nan, ya tafi zuwa ga mutãnensa, yana tãƙama.
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
أَوْلَىٰ لَكَ فَأَوْلَىٰ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiHalaka tã tabbata a gare ka, sa'an nan ita ce mafi dãcewa.
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
ثُمَّ أَوْلَىٰ لَكَ فَأَوْلَىٰٓ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiSa'an nan, wata halaka tã tabbata a gare ka dõmin tã fi dãce wa.
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
أَيَحْسَبُ ٱلْإِنسَٰنُ أَن يُتْرَكَ سُدًى
Hausa Translation - Abu Bakr JumiShin, mutum nã zaton a bar shi sagaga (wãto bãbu nufin kõme game da shi)?
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
أَلَمْ يَكُ نُطْفَةً مِّن مَّنِىٍّ يُمْنَىٰ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiBai kasance ɗigo na maniyyi ba, wanda ake jefarwa (a cikin mahaifa)
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
ثُمَّ كَانَ عَلَقَةً فَخَلَقَ فَسَوَّىٰ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiSa'an nan, ya zama gudan jini, sa'an nan Allah Ya halitta shi, sa'an nan Ya daidaita gaɓõɓinsa;
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
فَجَعَلَ مِنْهُ ٱلزَّوْجَيْنِ ٱلذَّكَرَ وَٱلْأُنثَىٰٓ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiSa'an nan, Ya sanya daga gare shi, nau'i biyu: namiji damace?
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
أَلَيْسَ ذَٰلِكَ بِقَٰدِرٍ عَلَىٰٓ أَن يُحْـِۧىَ ٱلْمَوْتَىٰ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiAshẽ wannan bai zama Mai iko ba bisa ga rãyar da matattu?[1]
Duba dukkan fassarorin wannan aya →
Kana neman wani jigo? Gwada binciken ma'ana — an bincika tambayarka a cikin ayoyi 6,236.
→