فَعَصَىٰ فِرْعَوْنُ ٱلرَّسُولَ فَأَخَذْنَٰهُ أَخْذًا وَبِيلًا Hausa Translation - Abu Bakr JumiSai Fir'auna ya saɓa wa Manzon, saboda haka Muka kãma shi kãmu mai tsanani.