caseriqBinciken ma'ana a cikin Alqur'ani

Suratu Al-Kahf, aya 10

Makka · tsarin saukarwa 69 · 18:10

إِذْ أَوَى ٱلْفِتْيَةُ إِلَى ٱلْكَهْفِ فَقَالُوا۟ رَبَّنَآ ءَاتِنَا مِن لَّدُنكَ رَحْمَةً وَهَيِّئْ لَنَا مِنْ أَمْرِنَا رَشَدًا

Hausa Translation - Abu Bakr JumiA lõkacin da samarin suka tattara zuwa ga kõgon, sai suka ce: "Ya Ubangijinmu[1]! Ka bã mu wata rahama daga gare Ka, kuma Ka sauƙaƙe mana (sãmun) shiriya daga al'amarinmu."
Kana neman wani jigo? Gwada binciken ma'ana — an bincika tambayarka a cikin ayoyi 6,236.
Harshe — 70