فَضَرَبْنَا عَلَىٰٓ ءَاذَانِهِمْ فِى ٱلْكَهْفِ سِنِينَ عَدَدًا Hausa Translation - Abu Bakr JumiSai Muka yi dũka a kan kunnunwansu,[1] a cikin kõgon, shẽkaru mãsu yawa.