إِلَّا مَنِ ٱرْتَضَىٰ مِن رَّسُولٍ فَإِنَّهُۥ يَسْلُكُ مِنۢ بَيْنِ يَدَيْهِ وَمِنْ خَلْفِهِۦ رَصَدًا
Hausa Translation - Abu Bakr Jumi"Fãce ga wanda Yã yarda da shi, wato wani manzo sa'an nan lalle ne, zai sanya[1] gãdi a gaba gare shi da bãya gare shi."