وَيَوْمَ يُحْشَرُ أَعْدَآءُ ٱللَّهِ إِلَى ٱلنَّارِ فَهُمْ يُوزَعُونَ Hausa Translation - Abu Bakr JumiKuma rãnar da ake tãra maƙiyan Allah zuwa wutã, to, sũ anã kakkange su.