لَّا يُحِبُّ ٱللَّهُ ٱلْجَهْرَ بِٱلسُّوٓءِ مِنَ ٱلْقَوْلِ إِلَّا مَن ظُلِمَ وَكَانَ ٱللَّهُ سَمِيعًا عَلِيمًا
Hausa Translation - Abu Bakr JumiAllah bã Ya son bayyanãwa da mũnãna daga magana[1] fãce ga wanda aka zãlunta. Kuma Allah Yã kasance Mai ji, Masani.