caseriqBinciken ma'ana a cikin Alqur'ani

Suratu Al-Kahf, aya 98

Makka · tsarin saukarwa 69 · 18:98

قَالَ هَٰذَا رَحْمَةٌ مِّن رَّبِّى فَإِذَا جَآءَ وَعْدُ رَبِّى جَعَلَهُۥ دَكَّآءَ وَكَانَ وَعْدُ رَبِّى حَقًّا

Hausa Translation - Abu Bakr JumiYa ce: "Wannan wata rahama ce daga Ubangijĩna. Sai idan wa'adin[1] Ubangijĩna ya zo, ya mayar da shi niƙaƙƙe. Kuma wa'adin Ubangijĩna ya kasance tabbatacce."
Kana neman wani jigo? Gwada binciken ma'ana — an bincika tambayarka a cikin ayoyi 6,236.
Harshe — 70