فَأَخَذَهُ ٱللَّهُ نَكَالَ ٱلْـَٔاخِرَةِ وَٱلْأُولَىٰٓ Hausa Translation - Abu Bakr JumiSabõda haka Allah Ya kama shi, dõmin azãbar maganar ƙarshe da ta farko.