يَوْمَ يَغْشَىٰهُمُ ٱلْعَذَابُ مِن فَوْقِهِمْ وَمِن تَحْتِ أَرْجُلِهِمْ وَيَقُولُ ذُوقُوا۟ مَا كُنتُمْ تَعْمَلُونَ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiRãnar da azãba ke rufe su daga samansu da kuma ƙasan ƙafafunsu kuma Ya[1] ce: "Ku ɗanɗani abin da kuka kasance kunã aikatãwa."