وَلَمَّا بَلَغَ أَشُدَّهُۥ وَٱسْتَوَىٰٓ ءَاتَيْنَٰهُ حُكْمًا وَعِلْمًا وَكَذَٰلِكَ نَجْزِى ٱلْمُحْسِنِينَ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiKuma a lõkacin da ya kai ƙarfinsa, kuma ya daidaita, Mun bã shi hukunci[1] da ilmi kuma kamar haka Muke sãka wa mãsu kyautatãwa.