وَلَوْ شِئْنَا لَبَعَثْنَا فِى كُلِّ قَرْيَةٍ نَّذِيرًا Hausa Translation - Abu Bakr JumiKuma da Mun so, haƙĩƙa dã Mun aika da mai gargaɗi[1] a ciƙin kõwace alƙarya.