إِنَّ ٱلَّذِينَ يَرْمُونَ ٱلْمُحْصَنَٰتِ ٱلْغَٰفِلَٰتِ ٱلْمُؤْمِنَٰتِ لُعِنُوا۟ فِى ٱلدُّنْيَا وَٱلْـَٔاخِرَةِ وَلَهُمْ عَذَابٌ عَظِيمٌ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiLalle ne waɗannan da suke jĩfar mãtã mãsu kãmun kai gãfilai[1] mũminai, an la'ane su, a cikin dũniya da Lãhira, kuma sunãda azãba mai girma.