إِنَّ أَوَّلَ بَيْتٍ وُضِعَ لِلنَّاسِ لَلَّذِى بِبَكَّةَ مُبَارَكًا وَهُدًى لِّلْعَٰلَمِينَ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiKuma lalle ne, ¦aki na farko[1] da aka aza dõmin mutãne, haƙĩƙa, shi ne wanda ke Bakka[2] mai albarka kuma shiriya ga tãlikai.