قُلْ مَا يَعْبَؤُا۟ بِكُمْ رَبِّى لَوْلَا دُعَآؤُكُمْ فَقَدْ كَذَّبْتُمْ فَسَوْفَ يَكُونُ لِزَامًۢا
Hausa Translation - Abu Bakr JumiKa ce: "Ubangijĩna ba Ya kula da ku in bã dõmin addu'arku[1] ba. To, lalle ne, kun ƙaryata, sabõda haka al'amarin zã ya zama malizimci."