وَإِذَا دُعُوٓا۟ إِلَى ٱللَّهِ وَرَسُولِهِۦ لِيَحْكُمَ بَيْنَهُمْ إِذَا فَرِيقٌ مِّنْهُم مُّعْرِضُونَ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiKuma idan aka kirã su zuwa ga Allah da ManzonSa, dõmin Ya yi hukunci[1] a tsakãninsu, sai gã wata ƙnngiya daga gare su sunã mãsu bijirewa.