caseriqBinciken ma'ana a cikin Alqur'ani

Suratu An-Noor, aya 48

Madina · tsarin saukarwa 102 · 24:48

وَإِذَا دُعُوٓا۟ إِلَى ٱللَّهِ وَرَسُولِهِۦ لِيَحْكُمَ بَيْنَهُمْ إِذَا فَرِيقٌ مِّنْهُم مُّعْرِضُونَ

Hausa Translation - Abu Bakr JumiKuma idan aka kirã su zuwa ga Allah da ManzonSa, dõmin Ya yi hukunci[1] a tsakãninsu, sai gã wata ƙnngiya daga gare su sunã mãsu bijirewa.
Kana neman wani jigo? Gwada binciken ma'ana — an bincika tambayarka a cikin ayoyi 6,236.
Harshe — 70