قَالَ سَلَٰمٌ عَلَيْكَ سَأَسْتَغْفِرُ لَكَ رَبِّىٓ إِنَّهُۥ كَانَ بِى حَفِيًّا
Hausa Translation - Abu Bakr JumiYa ce: "Aminci ya tabbata a gare ka! zan nẽmi Ubangijina Ya gãfarta maka.[1] Lalle Shi Ya kasance Mai girmamãwa gare ni."
قَالَ سَلَٰمٌ عَلَيْكَ سَأَسْتَغْفِرُ لَكَ رَبِّىٓ إِنَّهُۥ كَانَ بِى حَفِيًّا