فَوَجَدَا عَبْدًا مِّنْ عِبَادِنَآ ءَاتَيْنَٰهُ رَحْمَةً مِّنْ عِندِنَا وَعَلَّمْنَٰهُ مِن لَّدُنَّا عِلْمًا
Hausa Translation - Abu Bakr JumiSai suka sãmi wani bãwa daga bãyin Mu, Mun bã shi wata rahama[1] daga wurin Mu, kuma Mun sanar da shi wani ilmi daga gun Mu.