caseriqBinciken ma'ana a cikin Alqur'ani

Suratu Ibrahim, aya 35

Makka · tsarin saukarwa 72 · 14:35

وَإِذْ قَالَ إِبْرَٰهِيمُ رَبِّ ٱجْعَلْ هَٰذَا ٱلْبَلَدَ ءَامِنًا وَٱجْنُبْنِى وَبَنِىَّ أَن نَّعْبُدَ ٱلْأَصْنَامَ

Hausa Translation - Abu Bakr JumiKuma a lõkacin da Ibrãhĩm ya ce: "Yã Ubangijina! Ka sanyã wannan gari[1] amintacce kuma Ka nĩsanta ni, nĩ da ɗiyãna daga bauta wa gumãka.
Kana neman wani jigo? Gwada binciken ma'ana — an bincika tambayarka a cikin ayoyi 6,236.
Harshe — 70