بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَٰنِ ٱلرَّحِيمِ يَٰٓأَيُّهَا ٱلنَّاسُ ٱتَّقُوا۟ رَبَّكُمْ إِنَّ زَلْزَلَةَ ٱلسَّاعَةِ شَىْءٌ عَظِيمٌ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiYã ku mutãne! Ku bi Ubangijinku da taƙawa. Lalle ne girgizar[1] ƙasa ta tsayuwar Sa'a wata aba ce mai girma.