caseriqBinciken ma'ana a cikin Alqur'ani

Suratu Ibrahim, aya 28

Makka · tsarin saukarwa 72 · 14:28

أَلَمْ تَرَ إِلَى ٱلَّذِينَ بَدَّلُوا۟ نِعْمَتَ ٱللَّهِ كُفْرًا وَأَحَلُّوا۟ قَوْمَهُمْ دَارَ ٱلْبَوَارِ

Hausa Translation - Abu Bakr JumiShin ba ka lura ba da waɗanda suka musanya[1] ni'imar Allah da kãfirci kuma suka saukar da mutãnensu a gidan halakã?
Kana neman wani jigo? Gwada binciken ma'ana — an bincika tambayarka a cikin ayoyi 6,236.
Harshe — 70