أَلَمْ تَرَ إِلَى ٱلَّذِينَ بَدَّلُوا۟ نِعْمَتَ ٱللَّهِ كُفْرًا وَأَحَلُّوا۟ قَوْمَهُمْ دَارَ ٱلْبَوَارِ
Hausa Translation - Abu Bakr JumiShin ba ka lura ba da waɗanda suka musanya[1] ni'imar Allah da kãfirci kuma suka saukar da mutãnensu a gidan halakã?